Tuesday, April 7, 2026
HomeKetareKalaman 'yan adawa kan tafiyar Tinubu Turai na nuni da rashin sanin...

Kalaman ‘yan adawa kan tafiyar Tinubu Turai na nuni da rashin sanin tsarin mulki – APC

Jam’iyyar APC ta bukaci jam’iyyun adawa su daina magana marar amfani kan ziyarar da shugaba Tinubu ya kai ƙasashen Turai.

Jam’iyyar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun ta a jihar Legas Seye Oladejo ya fitar a Litinindinnan yayin da yake mayar da martani ga sukar da jam’iyyar ADC ta yi kan tafiyar shugaban kasa.

Oladejo ya ce kalaman ’yan adawar na nuna rashin fahimta kan tsarin mulki na zamani da diflomasiyyar ƙasa da ƙasa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata