DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cutar kwalara ta yi ajalin mutane 25 a Sokoto, yayin da 15 ke kwance a asibiti

-

 

Google search engine

Cutar kwalara ta yi ajalin  mutane 25 a Sokoto, yayin da 15 ke kwance a asibiti

Akalla mutum 25 ne aka tabbatar da mutuwar su daga cikin  mutane 1,160 da su ka kamu da cutar Kwalara a jihar Sokoto. 

Kwamishiniyar lafiya ta jihar Asabe Balarabe, ta bayyana haka a ranar Litinin a lokacin da take zantawa da manema labarai.

Majiyar DCL Hausa wato Jaridar Punch, ta ambato kwamishiyiyar na cewa zuwa yanzu mutum 15 a ke ci gaba da kulawa da su a asibiti, a kananan hukumomin Sokoto ta Arewa da Silame da kuma Kware.

Yayinda gwamnatin jihar ke ci gaba da kokarin dakile yaduwar cutar, a cewar Hajiya Asabe Balarabe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara