Tarayyar Turai (EU) ta sanar da cire Nijeriya daga jerin ƙasashen da ake kallon suna da haɗarin aikata laifukan kuɗi, a karkashin tsarin yaki da halatta kudaden haram (AML) da kuma dakile tallafawa ta’addanci (CFT).
Hakan na kunshe ne a wata sanarwa da Hukumar Nigeria Financial Intelligence Unit (NFIU) ta fitar, inda ta ce dokar Tarayyar Turai mai lamba EU C (2025) 8460, wadda aka amince da ita a ranar 4 ga Disamba, 2025, ta yi daidai da sabbin matakan da Kungiyar FATF ta dauka a taronta na Oktoba 2025.
Sanarwar ta ce wannan mataki zai fara aiki daga ranar 29 ga Janairu, 2026, inda aka kuma cire kasashen Burkina Faso, Mali, Mozambique, Afirka ta Kudu da Tanzania daga jerin, bayan da suka cika sharuddan da FATF ta gindaya wajen gyara matsalolin da aka gano a fannin yaki da safarar kudaden haram da tallafawa ta’addanci.
Tarayyar Turai ta cire Nijeriya daga jerin ƙasashen da ke da haɗarin hada-hadar kuɗi
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
