Gwamnatin Jihar Kano ta musanta rahotannin da ke ikirarin cewa wani umarni daga Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dakatar da harkokin gudanar da mulki a jihar.
A cikin wata sanarwa da Sakataren yada labarai na Sakataren Gwamnatin Jihar (SSG), Musa Tanko Muhammad, ya fitar, gwamnatin ta ce umarnin da aka bayar na wucin gadi ne kuma na kariya, wanda aka dauka bisa ka’idojin kudi da bin doka.
Sanarwar ta bayyana cewa umarnin, wanda ya dakatar da mikawa gwamna wasu fayil-fayil na wani dan lokaci, an bayar da shi ne a karshen watan Disamba, lokacin da kasafin kudin 2024 ya kare, yayin da kuma kudirin kasafin kudin 2025 ke gaban Majalisar Dokokin Jihar Kano.
Gwamnatin ta jaddada cewa matakin bai shafi gudanar da ayyukan yau da kullum na gwamnati ba, tare da tabbatar wa al’umma cewa harkokin mulki a jihar na ci gaba da tafiya yadda ya kamata.
Gwamnatin Kano ta musanta rahoton dakatar da harkokin mulki
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
