Gwamnatin Jihar Lagos ta sanar da kama ƴan daba 281 da ake kira Omotaku a kokarin da take ci gaba da yi na dawo da tsaro da daidaito a wuraren jama’a a fadin jihar.
Kwamishinan Muhalli da Albarkatun Ruwa na jihar, Tokunbo Wahab, ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Asabar, inda ya ce an riga an gurfanar da wadanda aka kama a gaban kotu.
Sanarwar ta ce aikin, wanda ya dauki tsawon mako guda, rundunar Taskforce ta jihar ta gudanar da shi a wurare da dama, ciki har da Lekki Phase 1, Ikoyi, Lekki–Ajah Expressway, Bourdillon, Akowonjo Road, Egbeda, Fadeyi, Costain, Funsho Williams Avenue, Victoria Island, Apongbon, Jibowu, Yaba, Lagos Island, Palmgrove, Ojuelegba da Surulere, da sauran hanyoyi a bangaren tsibiri da kuma babban birnin jihar.
Gwamnatin Lagos ta kama ’yan daba 281 dake hantarar matafiya kan hanya
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
