Sunday, April 5, 2026
HomeLabarai‘Yan sanda sun nemi NLC ta dage zanga-zanga saboda barazanar tsaro a...

‘Yan sanda sun nemi NLC ta dage zanga-zanga saboda barazanar tsaro a Abuja

Rundunar ‘yan sandan Babban Birnin Tarayya Abuja ta shawarci ƙungiyar kwadago NLC da ta sake duba jadawalin zanga-zangar da ta shirya yi a ranar Talata, 3 ga Fabrairu 2026, bayan bayanan sirri sun nuna yiwuwar wasu ƙungiyoyi da ba na gwamnati ba, na kitsa yadda za su karkatar da zanga-zangar, lamarin da ka iya jefa jama’a cikin hatsari.

Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa daga kakakin rundunar ‘yan sandan Abuja SP Josephine Ade da ta aike wa kafafen yada labarai ciki hada DCL Hausa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata