Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiMajalisar Dattawa ta fara nazarin kudirin gyaran dokar zabe

Majalisar Dattawa ta fara nazarin kudirin gyaran dokar zabe

Majalisar Dattawan Nijeriya ta fara duba rahoton kudirin gyaran dokar zabe ta 2022 da ke gabanta.

A zaman wanda Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ke jagorantar zaman, ya zuwa yanzu, Majalisar ta amince da sashe na 1 zuwa na 22 na kudirin dokar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata