Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiMajalisa Dattawa ta nemi Tinubu ya kafa sansanin soji a Katsina bisa...

Majalisa Dattawa ta nemi Tinubu ya kafa sansanin soji a Katsina bisa dawowar hare haren ‘yan bindiga a jihar

Majalisar Dattawan Nijeriya ta nuna matuƙar damuwa kan tabarbarewar tsaro a jihar Katsina, musamman a yankin Funtua, bayan hare-haren ’yan bindiga da suka yi sanadin mutuwar mutane akalla 35 cikin sa’o’i 24 a ƙananan hukumomi uku.

Majalisar ta yi wannan kira ne a zaman ta na ranar Laraba, 4 ga Fabrairu, 2026, inda ta bukaci Shugaba Tinubu da ya gaggauta cika alkawarin kafa sabon sansanin soja a yankin, tare da gargadin kada a yi wata tattaunawa da ’yan bindigar da ke addabar al’umma.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata