DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An dawo da lantarki a wasu jihohin Arewacin Nijeriya

-

 

Google search engine

Bayan daukar kwanaki goma jere babu wutar lantarki a wasu sassan jihohin Nijeriya an dawo da hasken wutar lantarkin.

An dawo da wutar ne da misalin karfe 7:20 na daren ranar laraba. Jaridar Daily Trust ta ce mazauna garin Jos babban birnin jihar Filato, Bauchi, Gombe da Benue sun tabbatar mata da dawo musu da lantarkin

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ya kamata Nijeriya ta farka daga barcin da take yi saboda barazanar da Trump ya yi mata – Bishop Kukah

Shugaban Cocin Katolika a Sokoto Archbishop Matthew Kukah ya bayyana cewa barazanar Shugaban Amurka Donald Trump kan yiwuwar kai harin ga Nijeriya a matsayin nuni...

Wata dattijuwa ta barke da kuka bayan an hanata kada kuri’a

Wata datijuwa mai shekaru 96 a duniya, Mrs. Elizabeth Onike, ta barke da kuka a rumfar zaɓe saboda an hana ta kada kuri'a a Anambara Dattijuwar...

Mafi Shahara