Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiHukumar NERC ta gargadi masu kai wa wadanda wutar lantarki ta ja...

Hukumar NERC ta gargadi masu kai wa wadanda wutar lantarki ta ja dauki

Hukumar kula da wutar lantarki ta Nijeriya NERC ta yi gargadi ga masu yunkurin kai wa wadanda wuta ta ja dauki ba tare da bin matakan da suka dace ba.

Cikin wani sako da ta wallafa a shafinta na X, NERC ta kuma gargadi mutane da su kaucewa taba wayoyin lantarki da kuma gujewa kusantar su.

Hukumar ta kuma bukaci a rika barin kwararru suna kai dauki, ko sa hannu a duk wani abu da ke bukatar hakan wanda ya shafi wutar lantarki, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata