LGwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya lashe kyautar gwarzon gwamnan shekara ta mujallar ‘Triangle Media International’ a birnin London.
Wata sanarwa da mai magana da yawunsa Sulaiman Bala Idris ya fitar, ta bayyana cewa ana bayar da kyautar ne ga jagorori wadanda tasirin shugabancinsu ya bayyana a zahiri.
