Wednesday, April 8, 2026
HomeLabaraiKASSROTA ta gargadi masu sana'o'i a gefen titunan jihar Katsina

KASSROTA ta gargadi masu sana’o’i a gefen titunan jihar Katsina

Hukumar kiyaye haɗurra ta jihar Katsina KASSROTA ta gargadi masu sana’oin gefen tituna da masu wankin mashina da suke tare ma masu wucewa a ƙasa hanya.

Wannan gargadin ya fitone ta bakin shugaban hukumar, Manjo Garba Yahaya Rimi Rtd, a hedikwatar hukumar dake Katsina.

Garba Yahaya ya kara da cewa “Hukumar tayi kiraye-kiraye a kafafen yada labarai daban-daban na jan hankali ga masu wannan dabi’ar.

“Mukan kama masu kunnen kashi muyi masu tara daidai da yadda dokokin mu su ka tanada”.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata