Tuesday, April 7, 2026
HomeLabaraiDalilin da ya sa ba ni da gidaje a London, Amurka -...

Dalilin da ya sa ba ni da gidaje a London, Amurka – Dangote

 

Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, Aliko Dangote, ya ce gurinsa na bunkasa masana’antu a Najeriya ne ya sa ba ya da gidaje a kasashen waje.

Dangote ya bayyana cewa samun gidaje a Landan ko Amurka zai dauke masa hankali wajen samar ma Najeriya masana’antu.

Attajirin ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a matatar man Dangote da ke yankin Ibeju-Lekki a jihar Legas.

Ya ce, “Dalilin da ya sa ba ni da gida a Landan ko Amurka shi ne kawai don ina so in mayar da hankali kan bunkasa masana’antu a Najeriya.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata