Wednesday, April 8, 2026
HomeLabaraiAna zargin kwamishina da mallakar digiri 'dan Kwatano' Taraba

Ana zargin kwamishina da mallakar digiri ‘dan Kwatano’ Taraba

Ana zargin kwamishinan matasa da ci gaban wasanni na jihar Taraba Joseph Joshua da mallakar digiri na bogi daga wata jami’a a jamhuriyar Benin.

Zargin yana kunshe ne a cikin wata takardar ƙorafi da aka rubuta zuwa ga hukumar tsaro ta farin kaya da rundunar yan sandan jihar.

Wani lauya mai zaman kansa a jihar, Nasiru Muhammad, ne ya rubuta takardar koken a ranar 15 ga watan Janairu a madadin wani mai fafutuka Sulaiman Adamu.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata