DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a sake duba batun masarautun Kano – Kwankwaso

-

Sanata Rabiu Kwankwaso
Sanata Rabiu Kwankwaso

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya Sanata Rabiu Kwankwaso ya bayyana cewa za a sake duba batun masarautar jihar Kano.

Hakan dai na a cikin wata hira da manema labarai da yayi a ranar Alhamis. Idan zaku tuna tsohuwar gwamnatin da ta gabata ta raba masarautar Kano gida biyar, sana ta tsige Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na biyu daga karagar mulki.

Google search engine

Tun bayan da kotun koli ta tabbatar da zaben Gwamnan jihar  Abba Yusuf Yusuf, jama’a ke ta kiraye-kiraye na a  dawo da tsohun Sarkin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara