Tuesday, April 7, 2026
HomeLabaraiAPC ta bar 'yan kasa cikin yunwa - PDP

APC ta bar ‘yan kasa cikin yunwa – PDP

Jam’iyyar adawa ta PDP a tarayyar Nijeriya ta soki lamirin salon mulkin gwamnatin Shugaba Tinubu ta ce sama da mutane milyan 150 a fadin kasar na kwana da yunwa.

Wannan dai ba bakon abu ba ne a siyasar kasar inda ko a lokutan baya lokacin da jam’iyyar APC ke adawa kafin darewa a kan madafun iko ta sha caccakar PDP dangane da salon jagorancinta.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata