Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiECOWAS: Sojojin Nijar sun umurci dakarunsu su daura damarar kare kansu

ECOWAS: Sojojin Nijar sun umurci dakarunsu su daura damarar kare kansu

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1Vysv8_z8ewmYbzFdOWkH5y6KznuZlH5a
Sojojin da suka yi juyin mulkin Nijar sun bukaci dakarunsu su kasance cikin shirin kare kansu daga hare-haren da suke fargabar za su fuskanta. 
Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ce umurnin na kunshe a cikin wata takarda da majalisar koli ta mulkin sojin Nijar ta fitar a ranar Jumma’a. Sai dai kungiyar ECOWAS ta ce ba ta da niyyar afka wa Nijar, illa dai kokari take na mayar da Nijar din tafarkin dimukuradiyy ta hanyar diflomasiyya.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata