DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Da ni ne shugaban kasa da na tafiyar da tattalin arziki fiye da Tinubu – Peter Obi

-

Dan takarar jam’iyyar Labour Party a zaben shugaban kasa a shekarar 2023 Peter Obi, ya zargi gwamnatin shugaba Bola Tinubu da gazawa wajen aiwatar da manufofin tattalin arziki masu amfani.
Obi, wanda ya bayyana hakan a wata hira da yayi da Arise News, ya soki matakin shugaba Tinubu ya dauka na barin naira tana tangal-tangal a kasuwar canjin kudade, da kuma kara ciyo basussukan ga kasar da sauran matsalolin tattalin arziki. 
Tsohon gwamnan jihar Anambra ya tabbatar da cewa, da a ce shi ne shugaban kasa, da kasar ta ga sauye-sauye masu inganci a cikin shekaru biyu fiye da Shugaba Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan Amurka na farko a tarihi Robert F. Prevost ya zama sabon Fafaroma

Robert Francis Prevost, dan asalin birnin Chicago a Amurka, an haife shi a ranar 14 ga Satumba, 1955, yana da shekaru 69 a yanzu. An nada...

Bill Gates zai rarraba kaso 99% na dukiyarsa ga jama’ar duniya

Attajirin nan na duniya Bill Gates, ya bayyana aniyarsa ta raba kaso 99% na dukiyar da ya mallaka da ta kai Dala bilyan 200, ga...

Mafi Shahara