Tuesday, April 7, 2026
HomeLabaraiZa mu dawo mulkin Kano ba dadewa - Ganduje

Za mu dawo mulkin Kano ba dadewa – Ganduje

Gwamnan Kano mai barin gado Abdullahi Ganduje, PhD
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya ce za su bar Gwamnati a jihar na dan wani lokaci amma za su dawo su amshi mulki ba da jimawa ba.
Ganduje ya bayyana hakan a yayin da yake jawabi lokacin bikin bude aikin sabo titin kwanar Dala a karamar hukumar ta Dala.
“Tabbaas tarihi zai sake maimaita kansa na Dawo-dawo dama wancan Dawo-dawon din ma mu muka sa aka yi ta, Kuma mu muka san dawo-dawo, don haka a wannna lokacin ma kada mu manta da wakar nan ta Dawo-dawo” Inji Gwamna Ganduje.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata