DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ne ke ba Wike kudade don ruguza PDP – Zargin shugaban jam’iyyar PDPn Rivers

-

Mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP a jihar Ribas, Robinson Ewor ya zargi shugaba Bola Tinubu da bai wa ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, kudade domin ruguza jam’iyyar adawa ta PDP.

A yayin wata hira da gidan Talabijin na Arise a ranar Litinin, Ewor ya bayyana cewa Wike ba dan jam’iyyar PDP ne na gaskiya ba.

Google search engine

Ya yi mamakin abin da ya hana ministan Abuja Nyesom Wike ficewa daga PDP, domin a cewarsa yanzu APC yake yi wa aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya yi ganawar sirri da sabbin hafsoshin tsaro a Abuja

Taron, wanda ya gudana kwanaki uku bayan sanar da sabbin nade-naden, shi ne karo na farko da shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin rundunonin...

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Mafi Shahara