DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Magoya bayan dakataccen gwamnan Rivers sun yi zanga-zangar neman a mai da shi kan kujerarsa

-

Daruruwan magoya bayan gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara, sun fito fito yin zanga-zanga a ranar Talata, inda suke neman a mayar da shi kan kujerarsa.

Masu gangamin dai suna sanye da bakaken kaya ɗauke da kwalayen masu rubutun kin amincewa da sauke Fubara.

Google search engine

Ba wannan ne karon farko ba da ake zanga-zangar kin jinin gwamnatin Tinubu, tun lokacin da shugaban kasa Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a jihar tare da dakatar da Fubara, mataimakiyarsa, Ngozi Odu, da ‘yan majalisar dokokin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hadin kan siyasa na karuwa a Kano – Gwaman Kano

Gwamnan Kano State, Abba Kabir Yusuf, ya ce ana samun ci gaba a hadin kan siyasa a jihar, yana mai fatan rikicin masarautar Kano zai...

Wike ya ja layi da wanda ba sa goyon bayan Tinubu

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya ce zai mara wa duk dan takarar da ke goyon bayan Shugaban Kasa, Bola Tinubu, baya a...

Mafi Shahara