DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a yi binciken kwakwaf a kamfanin NNPCL nan ba da jimawa ba – Gwamnatin Nijeriya

-

Ministan kudin Nijeriya ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba za a fara binciken kwakwaf a kamfanin man fetur na kasa NNPCL.

Da yake jawabi a wurin taron masu saka hannun jari na Najeriya da ke gudana a gefen taron asusun bada lamuni na duniya IMF da Bankin Duniya a birnin Washington na Amurka, Edun ya bayyana cewa sauyin shugabancin kamfanin NNPC na daga cikin matakan tsaftace kamfanin da gwamnatin tarayya ta dauka.

Google search engine

Ministan ya bayyana muhimman sauye-sauye da gwamnatin tarayya ta aiwatar don sake farfado da tattalin arzikin kasar da kuma sanya kwarin gwiwa ga masu zuwa hannun jari.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Akwai bukatar Akpabio da Abbas su yi bayanin yadda aka kashe fiye da naira biliyan 18 a ginin ofishin hukumar majalisar dokokin Nijeriya –...

Kungiyar kare haƙƙin jama’a da tabbatar da shugabanci na gaskiya a Nijeriya SERAP ta nemi shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio da kakakin majalisar wakilai Tajudeen...

Abin takaici ne ganin yadda Nijeriya ke cikin kasashen da talauci ya yi wa lahani – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana talauci a matsayin mafi girman maƙiyi da ɗan Adam ya taɓa sani. A cikin wata sanarwa da ya...

Mafi Shahara