DCL Hausa Radio
Kaitsaye

A karo na biyu a 2025, wani kwamishina ya sake murabus a gwamnatin jihar Kano

-

 

Gwamnan jihar Kano

Google search engine

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da murabus din kwamishinan sabuwar ma’aikatar tsaro da lamuran cikin gida Manjo Janar Muhammad Inuwa Idris (Rtd). 

Kwamishinan na cikin wadanda suka kama aiki a watan Agusta na 2024 kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito. 

Idan ba a manta ba a ranar 05 ga watan Janairun wannan shekara ta 2025, kwamishinan kula da ingancin ayyuka Mohammed Diggol ya yi murabus daga mukaminsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An karrama daraktan Rediyon Jigawa a ƙasar Saudiyya bisa dawo da kuɗin wani da ya tsinta.

Wani ma’aikacin gudanarwa a Saudiyya, Muhammed Salalah, ya mika kwafin Alkur’ani Mai Tsarki ga Daraktan Rediyon Jigawa, Malam Isma’il Babura, a matsayin kyauta mai daraja...

Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane 53 kan tagwayen hare-hare a jihohin Benue da Filato – IGP Egbetokun

Sufeto janar na ‘yan sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa an kama mutane 53 da ake zargi da hannu a hare-haren da suka yi...

Mafi Shahara