DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sake gurfanar da Sambo Dasuki da wani tsohon shugaban NNPC da wasu kamfanoni biyu bisa zargin badakalar bilyan 33.2 a kotu

-

Hukumar dake yaki da yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati EFCC ta sake gurfanar da tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro Kanar Sambo Dasuki mai ritaya.
Kazalika an kuma gurfanar da tsohon shugaban NNPC Aminu Baba-Kusa da wasu kamfanoni biyu Acacia Holdings Limited da Reliance Referral Hospital Limited a gaban wata babbar kotu da ke Abuja.
Tun a shekarar 2015 ne aka fara gurfanar da Sambo Dasuki a gaban kuliya bisa zargin sa da laifin karkatar da wasu makudan kudade.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna da hujja ba a makance muke goyon Tinubu ba – Kungiyar Disciples of Jagaban

Kungiyar magoya bayan shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ta Disciples of Jagaban ta ce ba a makance ta ke nuna goyon baya ga shugaban ba,...

Rundunar sojin Nijeriya ta sulhunta kabilun da ke rikici a Taraba

By Salisu Ado Sulaiman Rundunar sojin kasan Nijeriya ta jagoranci zaman sulhu tsakanin kabilun da ke rikici a jihar Taraba. Kwamandan rundunar Operation Whirl Punch Brigadier Janar...

Mafi Shahara