DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zafin kishi ya sa miji ya yi ajalin tsohuwar matarsa a Nijar

-

Zafin kishi ya sa wani magidanci ya kashe tsohuwar matarsa kuma ya kashe kansa bayan an daura mata aure da wani mijin na daban a kauyen Barago da ke cikin karamar hukumar Mirriah ta jihar Damagaram a Jamhuriyar Nijar.

Lamarin ya auku ne a ranar Larabar makon nan 7 ga watan Mayu nan da misalin karfe 10 zuwa 11 na safe.

Google search engine

Rahotanni DCL Hausa ta samu daga wadansu mazauna garin sun ce matar tana da ‘ya’ya wajen bakwai da tsohon mijin nata da ya yi ajalin ta a ranar da aka daura mata auren da wani sabon angon nata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara