DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zafin kishi ya sa miji ya yi ajalin tsohuwar matarsa a Nijar

-

Zafin kishi ya sa wani magidanci ya kashe tsohuwar matarsa kuma ya kashe kansa bayan an daura mata aure da wani mijin na daban a kauyen Barago da ke cikin karamar hukumar Mirriah ta jihar Damagaram a Jamhuriyar Nijar.

Lamarin ya auku ne a ranar Larabar makon nan 7 ga watan Mayu nan da misalin karfe 10 zuwa 11 na safe.

Rahotanni DCL Hausa ta samu daga wadansu mazauna garin sun ce matar tana da ‘ya’ya wajen bakwai da tsohon mijin nata da ya yi ajalin ta a ranar da aka daura mata auren da wani sabon angon nata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sanda a jihar Nasarawa sun kama wata mata da makamai za ta kai su Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta bayyana cewa jami’anta, sun kama wata mata da ake zargi da safarar makamai ga barayin daji. Mai magana da...

Kudurin dokar tilasta yin zabe ga kowane dan Nijeriya ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai

By Salim Muhammad Musa Kudurin na gyaran dokar zabe ta shekara ta 2022, ya tsallake karatu na biyu a majalisar wakilai a wannan Alhamis. Idan har wani...

Mafi Shahara