DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

-

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar Saudiyya, domin sauke farali.

jaridar the Cable ta rawaito cewa a yayin bikin bankwana da aka shirya a cibiyar Alhazai ta Sultan Sa’ad da ke Bauchi, Gwamna Bala Abdulkadir Mohammed, ta bakin Mataimakinsa, Rt. Hon. Mohammed Auwal Jatau, ya shawarci mahajjatan da su yi amfani da lokacinsu wajen ibada da neman rahamar Allah a kasa mai tsarki.

Google search engine

Gwamnan ya bayyana cewa gwamnati ta dauki nauyin shirya masauki mai inganci wanda ke kusa da Masallacin Harami tare kuma da tabbatar da cewa duk wani shiri da ya shafi kiwon lafiya, sufuri da kula da lafiyar mahajjata ya kammala, domin tabbatar da ingantaccen aikin hajji.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara