DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Har yanzu muna tattaunawa da Cristiano Ronaldo kan ci gaba da zama a Al Nassr – Fernando Hierro

-

Daraktan kungiyar Al Nassr, Fernando Hierro, ya bayyana cewa har yanzu suna ci gaba da tattaunawa da Cristiano Ronaldo kan yiwuwar ci gaba da zaman sa a kulob din.

Ya jaddada cewa Ronaldo ya taka muhimmiyar rawa a kungiyar, tare da inganta martabarta a idon duniya, yana kuma fatan a cimma matsaya don ci gaba da kasancewarsa a Al Nassr.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu adawa a jihar Plateau a zaben 2027 – Caleb Muftwang

Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang, ya bayyana cewa zuwa zaben 2027 jam’iyyarsa ba za ta samu adawa a jihar ba. Ya fadi hakan ne...

Obasanjo ya musanta rubuta sanarwar mutuwarsa

Tsohon Shugaban Nijeriya, Olusegun Obasanjo, ya musanta wani rubutu da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ya fitar da sanarwar mutuwarsa. Rubutun...

Mafi Shahara