DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ta ba da hutun babbar sallah a Nijeriya

-

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da ware ranakun Juma’a 6 da Litinin 9 ga watan Yuni, a matsayin ranakun hutu don bukukuwan babbar sallah a kasar.

Ministan cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya sanar da hakan a cikin wata wasika da babban sakataren ma’aikatar Magdalene Ajani ya fitar.

Google search engine

Ministan ya taya Musulmi murnar sallah da kira gare su kodayaushe su zamo na kwarai don kyautata gobensu.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili shi ne Mataimakin Editan Gudanarwa kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki na DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu adali ne, bai fifita kowane yanki ba wajen rarraba ayyukan ci-gaba ba a Nijeriya – Gwamnatin tarayya

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na gudanar da mulkinsa bisa gaskiya da adalci wajen rabon ayyuka, mukamai da damar ci-gaba...

Dalilin da ya sa muka maye gurbin rundunar Operation Safe Haven da Enduring Peace – Babban hafsan tsaron Nijeriya

Babban hafsan tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa, ya ƙaddamar da sabuwar rundunar haɗin gwiwa mai suna Operation Enduring Peace domin magance matsalar tsaro da ta...

Mafi Shahara