DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana kiyasin kashe Naira bilyan 880 don gyaran hanyoyi a Nijeriya duk shekara

-

Ministan kasa a ma’aikatar ayyuka Mohammed Goroyo, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na bukatar kashe kimanin naira biliyan 880 a duk shekara domin gyaran titunan kasar.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da manajan darakta na hukumar kula da titunan ta tarayya, Chukwuemeka Abbasi ya bayyana cewa, har yanzu hukumar kula da hako danyen mai da sayar da mai ta Nijeriya ba ta fara aiwatar da tsarin cire harajin hanyoyi a kudin man fetur da dizal ba.

Google search engine

Jami’an gwamnatin biyu sun yi wadannan kalaman ne a Abuja, yayin wani zaman bincike da kwamitin majalisar wakilai na wucin gadi ya yi.

Kwamitin na binciken kan yadda ake aiwatar da tsarin biyan kashi biyar bisa dari na masu amfani da hanyoyin mota a karkashin hukumar kula da tituna ta tarayya.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

George Akume Har Yanzu Shi Ne Sakataren Gwamnatin Tarayya – Fadar Shugaban Kasa

Fadar Shugaban Nijeriya ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa an sauke Sanata George Akume daga matsayin Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF). A wata sanarwa da mai...

Yawaita buga sabbin takardun kudi da da aka rika yi a gwamnatin Buhari ne ya gurgunta darajar Naira – Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole, ya zargi tsohuwar gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da taka raws wajen gurgunta tattalin arziki Nijeriya Ya bayyana hakan a wani taro...

Mafi Shahara