DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar NAPTIP ta kubutar da ‘yan Nijeriya 20 da aka yi safarar su

-

Hukumar yaki da safarar mutane ta Nijeriya NAPTIP, haɗin guiwa da hukumar tsaro ta DIA, sun kubutar da mutane 20 daga gungun masu safarar mutane da ke aiki a ƙasashen Equatorial Guinea da Togo da kuma Najeriya.

Jami’an NAPTIP sun bayyana cewa waɗanda aka ceto an yaudare su da alkawarin samar musu ayyuka masu albashi mai tsoka, sai dai daga bisani aka tilasta musu yin aikin karfi.

Google search engine

Jami’in hulɗa da jama’a na NAPTIP, Vincent Adekoye, ya ce an kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a safarar a Abuja, Osun da Nasarawa, yayin da hukumar ta ƙara sa ido a kan iyakokin ƙasa don hana safarar mutane.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara