Monday, April 6, 2026
HomeSiyasaBa don mu yi rigima da Tinubu aka zabe mu ba -Sanata...

Ba don mu yi rigima da Tinubu aka zabe mu ba -Sanata Oshiomhole

Sanata Adams Oshiomhole ya kare Majalisar Tarayya ta 10, yana mai cewa ba don su yi adawa da Shugaba Bola Tinubu aka zabe su ba.

A wata hira da aka yi da shi a gidan talabijin na Channels, Oshiomhole ya ce: kimarsu ce za ta zube a idon Duniya daga randa suka ja zare da Tinubu.

Ya kalubalanci masu sukar majalisar da su ambato kowace doka da aka amince da ita wadda bata amfani da ‘yan Najeriya, yana mai cewa duk wata doka da suka amince da ita an yi muhawara sosai akanta.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata