DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya sama da 250,000 ke gudun hijira a Libya, Sudan ta Kudu, Kamaru, Chadi, Nijar da wasu sassan duniya

-

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira da bakin haure da kuma ‘yan gudun hijira ta kasa ta ce ‘yan Nijeriya sama da 250,000 ke gudun hijira a Libya, Sudan ta Kudu, Kamaru, Chadi, Nijar da wasu sassan duniya.

A gefe daya kuma akalla ‘yan gudun hijira 135,000 daga kasashe daban-daban ke zaune a Nijeriya.

Google search engine

Hukumar ta bayar da wannan adadi a jiya bayan wata tattaki da ta yi a Abuja domin tunawa da ranar ‘yan gudun hijira ta duniya ta 2025.

Kwamishinan hukumar na tarayya, Tijani Ahmed, wanda ya bayyana cewa gaga cikin ‘yan gudun hijira 250,000 na Nijeriya, 125,000 suna zaune a Kamaru.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara