DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa wata rundunar da za ta hana lalata na’urorin lantarki

-

Google search engine
Gwamnatin Nijeriya ta ce za ta kafa runduna ta musamman da za ta kare na’urorin samar da lantarki dake fadin kasar.
Ministan cikin gida na Nijeriya Olubunmi Tunji-Ojo ne ya sanar da hakan a cikin shirin barka da safiya na gidan talabijin na Channels wanda aka yi a wannan jumu’ar.
Ya ce rundunar wadda za a samar daga cikin jami’an hukumar bayar da tsaro ga farin kaya ta Civil Defence, za su hana lalata kayan lantarki na kasar da ake yi, lamarin da ke haifar da lalacewar wutar lantarki a fadin kasar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Baba-Ahmed ya bukaci Tinubu ya fito ya yi ma ‘yan Nijeriya bayani kan barazanar Amurka

Tsohon mai ba wa shugaban kasa shawara, Dr. Hakeem Baba-Ahmed, ya bukaci shugaba Bola Tinubu da ya fito fili ya yi wa ’yan Nijeriya jawabi...

Sojojin Amurka na jiran umarnin Trump don kai farmaki Nijeriya

Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar da shirin kai farmaki a Nijeriya bayan umarnin tsohon shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, bisa zargin...

Mafi Shahara