DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Saudiyya za ta gina rijiyoyin butsatse 78 a Nijeriya

-

Cibiyar bayar da agaji ta Sarki Salman na kasar Saudiyya (KSrelief) ta rattaba hannu kan wata yarjejeniyar hadin gwiwa da wata kungiya don gina rijiyoyin burtsatse 78 masu amfani da hasken rana a jihohi 10 Nijeriya.

Wata sanarwar ta ce ana sa ran shirin zai samar da ruwan sha ga kusan mutane 733,350, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

Google search engine

Mataimakin babban mai kula da ayyuka da shirye-shirye na Cibiyar KSrelief, Engr Ahmed bin Ali Al-Baiz ya sanya hannu kan yarjejeniyar a hedkwatar KSrelief da ke birnin Riyadh.

Ta ce yarjejeniyar tana da nufin samar da tsaftataccen ruwan sha ga mutane da dabbobi, da kuma inganta samar da tsaftatattun ruwan sha a yankunan karkara.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara