DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu ta yadda Tinubu zai ci zaben 2027 – Nasiru El’rufai, tsohon gwamnan Kaduna

-

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa ba ta yadda Shugaba Tinubu zai sake cin zabe a shekarar 2027 domin abu ne da ba zai yiwu ba.

A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa X a ranar Alhamis, El-Rufai, wanda jigo ne a jam’iyyar SDP, ya bayyana cewa al’umma sun gaji da mulkin jam’iyyar APC, kuma sun cire tsammani kan gwamnatin yanzu.

Google search engine

Nasiru El-Rufai ya ce duk wanda ke tunanin za a sake zaben Shugaba Bola Tinubu yana rayuwa ne a wata ƙasa daban, ba Najeriya ba, domin babu wata hanya da za ta kai shi ga nasara.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara