DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Manyan masu kudin Nijeriya su ne matsala wajen ci gaban Abuja – Wike

-

Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, ya ce manyan mutane da ke zaune a Abuja su ne babbar matsalar birnin saboda son rai da suke nunawa wajen biyan haraji.

Wike ya bayyana haka ne a yayin kaddamar da wasu sabin hanyoyi a Abuja, da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi don cika shekara biyu a kan karagar mulki.

Google search engine

Ministan ya ce manyan mutanen da ke zaune a Abuja ba sa son biyan haraji sai dai abin takaici suna biyan kudin haya bisa radin kansu a Landan da Amurka da sauran kasashen waje.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna da hujja ba a makance muke goyon Tinubu ba – Kungiyar Disciples of Jagaban

Kungiyar magoya bayan shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ta Disciples of Jagaban ta ce ba a makance ta ke nuna goyon baya ga shugaban ba,...

Rundunar sojin Nijeriya ta sulhunta kabilun da ke rikici a Taraba

By Salisu Ado Sulaiman Rundunar sojin kasan Nijeriya ta jagoranci zaman sulhu tsakanin kabilun da ke rikici a jihar Taraba. Kwamandan rundunar Operation Whirl Punch Brigadier Janar...

Mafi Shahara