DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin soja ta Nijar ta sanya ranar Taron Kasa da ake sa ran tsara komawa dimukuradiyya a cikinsa

-

 

Sojojin da ke mulki a Jamhuriyar Nijar sun ce za su shirya wani babban taron kasa domin saka ranar da gwamnatin sojin za ta mika mulki.
Ministan cikin gida na Nijar ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da aka yada a gidan talabijin na kasar, inda ya ce taron zai some ne daga rana 15 zuwa 19 ga watan Fabrairu, a cewar kamfanin dillancin labarai na AFP.
Tun bayan juyin mulkin 2023 da sojojin suka yi wa gwamnatin Mohamed Bazoum, shugaban gwamnatin sojin kasar Janar Abdourahamane Tiani ya sanar da cewa shekaru uku sojojin zasu yi su mika mulki, sai dai gwamnatin bata koma maganar ba sai a wannan lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cin hanci la’ana ce, mu tsabtace kanmu daga rashawa- EFCC

A wani sakon tunatarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook albarkacin ranar Juma’a, hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya,...

Babu karar-kwana, da tuni na bakuncin lahira a zanga-zangar #EndSARS – Jarumi a Nollywoood Desmond Elliot

Fitaccen ɗan wasan fina-finan Nollywood kuma ɗan siyasa, Hon. Desmond Elliot, ya bayyana yadda ya kuɓuta daga wani hari da wasu baƙin fuska suka yi...

Mafi Shahara