DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yaro Yaro ya zama sabon mai horar da Kano Pillars bayan dakatar da Usman Abdullahi

-

 

Yaro Yaro

Tsohon dan wasan tawagar Super Eagles da Borussia Dortmund Ahmed Garba Yaro Yaro ya zama sabon mai horar da kungiyar Kano Pillars.

Hakan ya biyo bayan dakatar da mai horar da kungiyar Usman Abdullah da mahukuntan kungiyar ta Pillars suka yi biyo bayan rashin abun azo gani da kumgiyar ke yi a bana.

Canjaras da kungiyar ta yi da Bayelsa United ya kara harzuka magoya baya dsshugabanni na tawagar sai Masu Gida, da hakan ke biyo bayan dukan kawo wuka na ci 4-1 da ta karba a hannun Ikorodu United ta Lagos a Larabar makon da ya gabata.

A Sanarwar da kungiyar ta fitar ta bakin shugaban tawagar Alhaji Ali Nayara, Yaro Yaro wanda tsohon dan wasan kungiyar ne ta Pillars zai jagoranci kungiyar a yanzu kafin kwamitin bincike da aka kafa kan Usman Abdullah ya kammala aikin sa don samun matsaya a gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kai ne babban ‘butulu’, sakon NNPP ga Kwankwaso in ji jaridar Punch

Jam’iyyar NNPP ta soki Engr Rabiu Kwankwaso bisa kiran wasu ‘yan Kwankwassiyya da suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC da sun yi butulci, jam'iyyar tana...

Tattalin arzikin Nijeriya na kara bunkasa duk kuwa da hauhawar farashin kaya – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa tattalin arzikin Nijeriya na bunkasa a cikin kusan shekaru goma a shekarar 2024. Hakan na zuwa ne sakamakon kyakkyawan ci gaba...

Mafi Shahara