DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mahara sun yi garkuwa da mutane 24 tare da ajalin wasu 3 a jihar Zamfara

-

Akalla mutane uku ne rahotanni ke nuna cewa sun riga mu gidan gaskiya bayan da wasu mahara suka kai farmaki tare da awon gaba da mutum 24 a wasu kauyuka hudu na karamar hukumar Shinkafi ta jihar Zamfara. 
Wata majiya ta shaida wa jaridar Dailytrust cewa yaran  Bello Turji ne suka kai harin a garin Shinkafi, Jangeru, Shanawa da Birnin Yero a ranar Alhamis.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya yi ganawar sirri da sabbin hafsoshin tsaro a Abuja

Taron, wanda ya gudana kwanaki uku bayan sanar da sabbin nade-naden, shi ne karo na farko da shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin rundunonin...

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Mafi Shahara