Jam’iyyar APC ce ta lashe dukkan kujerun shugabancin kananan hukumomi guda 20 a zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Legas.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Legas (LASIEC) ce ta bayyana hakan a ranar Lahadi, inda ta ce APC ta kuma samu nasara a kujeru 375 daga cikin 376 na kansiloli a fadin jihar.
Jam’iyyar PDP ce kawai ta samu kujera guda daya ta kansila a mazabar Ward D, Yaba.
A ranar Asabar ne aka gudanar da zaben, inda masu kada kuri’a a jihar suka fito domin zaben shugabannin da za su jagoranci kananan hukumomi 20.
APC ta lashe zaben daukacin kananan hukumomin jihar Lagos
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
