DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin jihar Jigawa za ta kashe kudi Naira bilyan 4.8 don ciyarwa a cikin watan Ramadan

-

Gwamnatin jihar Jihar Jigawa ta amince da ware naira biliyan 4.8 domain aiwatar da shirin ciyar da mabukata a lokacin azumin watan Ramadan.

Kwamishinan yada labarai na jihar Sagir Musa ne ya bayyana hakan bayan zaman majalisar zartaswa da ya gudana jiya Litinin.

A cewar kwamishinan, ciyarwar hadaka ce tsakanin jihar da kananan hukumomi inda gwamnatin jiha za ta bayar da kashi 55 yayinda kananan hukumomi za su bayar da kashi 45.
Gwamnatin jihar Jihar Jigawa ta amince da ware naira biliyan 4.8 domain aiwatar da shirin ciyar da mabukata a lokacin azumin watan Ramadan.
Kwamishinan yada labarai na jihar Sagir Musa ne ya bayyana hakan bayan zaman majalisar zartaswa da ya gudana jiya Litinin.
A cewar kwamishinan, ciyarwar hadaka ce tsakanin jihar da kananan hukumomi inda gwamnatin jiha za ta bayar da kashi 55 yayinda kananan hukumomi za su bayar da kashi 45.

 

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara