DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin tarayya ta amince a fara rabon tallafin naira biliyan 4 ga ‘yan Nijeriya miliyan 10, cikin watan Fabrairu – Ministan jin ƙai

-

Gwamnatin tarayya ta amince da fita da naira biliyan hudu domin aiwatar da shirin tallafa wa magidanta a Nijeriya da kudade.
Ministan jin kai da yaki da talauci Farfesa Nentawe Yilwada ne ya sanar da hakan a yayin kaddamar da shirin bayar da agaji na 2025 da ya gudana a Abuja.
Ministan ya ce shirin na tallafa wa magidanta miliyan 10 za a soma shi ne daga watan Fabrairu zuwa Afrilun 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara