DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zazzabin lassa ya yi ajalin mutune 14 a jihar Taraba

-

Akalla mutane 14 ne suka rasu sakamakon barkewar cutar zazzabin Lassa a jihar Taraba.

Babban jami’in cibiyar lafiya ta Tarayya (FMC) dake birnin Jalingo Dr Kuni Joseph , ya bayyana hakan inda ya ce ko a makon da ya gabata mutum 6 ne suka rasu a baya bayan nan.
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewar an samu bullar cutar da rashe -rashen da akayi a watanni Uku baya da suka gabata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara