DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya za ta karbi bakuncin taron samar da rigakafin cutar Lassa Fever na kasashen yammacin Afrika

-

Gwamnatin Nijeriya za ta karbi bakuncin taron samar da rigakafin cutar Lassa Fever na kasashen yammacin Afrika da zai gudana a ranar Laraba 15 ga watan Janairu.
Ministan Lafiya Farfesa Muhammad Pate ne ya bayyana hakan a firarsa da gidan talabijin na Channels.
Cutar zazzabin Lassa dai annoba ce da ta hallaka mutane 191 kuma take yin barazana ga jihohin Nijeriya dama wasu kasashen Afrika.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku Abubakar ya caccaki hukumar EFCC kan tsare tsohon dan majalisa Gudaji Kazaure

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, kan tsare tsohon dan...

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa. Shugaba Trump ya sanar...

Mafi Shahara