Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta bukaci kamfanin X, wanda aka fi sani da Twitter a da, da ya rufe shafin Omoyele Sowore, mai wallafa jarida kuma tsohon ɗan takarar shugaban kasa.
A cikin wata takardar ƙorafi, hukumar ta bai wa dandalin sada zumuntan sa’o’i 24 kacal don yin hakan.
A wasikar da wani B. Bamigboye ya sanya wa hannu a madadin Darakta Janar na DSS, hukumar ta yi barazanar ɗaukar matakai masu tsauri, idan har dandalin bai amsa bukatarta ba.
Hukumar ta ce wani rubutu da Sowore ya wallafa kan Shugaba Bola Tinubu a ranar 25 ga Agusta, 2025, na iya tada tarzoma da kuma barazana ga tsaron ƙasa.
DSS ta bukaci kamfanin X ya sauke shafin Sowore
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
