DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ta himmatu wajen kyautata rayuwar ‘yan Nijeriya – Sakataren gwamnatin tarayya Geoge Akume

-

 

Geoge Akume

Google search engine

Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume, ya bayyana aniyar shugaba Bola Tinubu na ciyar da ‘yan kasar ribar dimukradiyya ta hanyar kyautata rayuwar su.

Akume ya bayyana hakan ne a ranar Larabar a wajen taron da aka gudanar don karrama babban daraktan Kula da Gidaje ta Tarayya, Mathias Byuan, a Jihar Binuwai.

Akume, yayin da yake kaddamar da ayyukan tituna da gwamnatin tarayya ta fara aiwatarwa a fadin jihar, titin Makurdi/Mile, ya umurci matasa da su rika neman a ba su hakkinsu na tafiyar da harkokin siyasa ba kawai su zauna su yi shiru ba,su zamo masu jajircewa a koda yaushe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara