DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bankin duniya ya hannanta wa Nijeriya bashin dala bilyan 1.5 don ta ci gaba da aiwatar da tsare-tsaren tattalin arziki

-

Bankin duniya ya hannunta wa gwamnatin Nijeriya bashin dala biliyan 1.5 domin ci gaba da aiwatar da tsare-tsaren tattalin arzikin kasar da su ka haɗa cire tallafin man fetur da garambawul ga dokar haraji.
Bankin dai ya amince da baiwa kasar bashi har kashi biyu da ya haɗa da dala biliyan 1.5 da kuma dala miliyan 750.
Lamunin na da manufar taimaka wa Nijeriya aiwatar da tsare-tsaren tattalin arziki da su ka da habbaka hanyoyin shigar kudade ga kasar baya ga bangaren man fetur, aiwatar da kasafin kudi da kuma wasu ayyuka na ci gaban al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin tabbas da matsalolin tsaro na barazana ga burin ECOWAS na 2050 – Shugaban ECOWAS, Touray

Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Touray, ya ce rashin tabbas a duniya, matsalolin tsaro da matsin tattalin arziki na hana kungiyar cimma burinta na Vision 2050,...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye ba...

Mafi Shahara