DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wata fashewa ce da ta biyo baya ta kashe mutane a Sokoto ba harin jirgin sama ba – Hedkwatar tsaron Nijeriya

-

Hedikwatar tsaron Nijeriya ta alakanta mutuwar mutane 10 a jihar Sokoto bayan wani harin jirgin sojin sama da wata fashewa da ta biyo baya.
Kwana biyu da suka wuce, gwamnatin jihar Sokoto ta ce mutum 10 sun mutu yayinda wasu da dama su ka jikkata a wasu kauyukka a karamar hukumar Silame bayan harin da jirgin saman sojoji ya kai wa mutanen bisa kuskure.
Sai dai a sanarwar da ya fitar, daraktan yada labarai na hedkwatar tsaro Manjo Janar Edward Buba, ya ce mace mace da jikkatar da aka samu ba saboda farmakin soji ne kai tsaye ba, wata fashewa ce da ta biyo baya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Idan rikicin PDP ya ki ci, ya ki cinyewa za mu shiga kawance in ji Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa dole na iya sanyawa jam’iyyar ta shiga kawance da wasu jam’iyyu idan ƙoƙarin da ake...

‘Yan sandan Nijeriya sun sanar da dawo da aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu

Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya ta sanar da cewa za ta sake fara aiwatar da dokar lasisin gilashin mota mai duhu (Tinted Glass Permit), duk da...

Mafi Shahara