DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jirgin sojin saman Nijeriya da ke farautar Lakurawa ya jefa wani abu mai fashewa ga mutanen kauye a jihar Sokoto

-

Rahotanni na nuna cewa mutane da dama sun rasa rayukansu yayinda wasu su ka jikkata yayin da wani jirgin sojin saman Nijeriya da ke farautar Lakurawa ya jefa gama bamai ga mutanen wasu kauyukka biyu a karamar hukumar Silamen jihar Sokoto.
Lamarin ya faru ne a ƙauyukan Gidan Sama da Rumtuwa da safiyar yau Laraba, kamar yadda al’ummar yankin su ka shaidawa jaridar Dailytrust.
Wani mai suna Malam Yahaya, ya ce abin ya faru ne a ƙauyukan wadanda ke kusa ga dajin Surame wanda ke zaman wata maboya ta ‘yan bindiga da kum Lakurawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya gargadi Alkalan Nijeriya da kada su karkata ga cin hanci ko rashin adalci

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga alkalai da sauran ma’aikatan shari’a a Najeriya da su ci gaba da zama masu gaskiya, adalci,...

PDP ta musanta zargin kirƙirar sa hannun Sakataren ta na kasa

Kwamitin zartaswa na Ƙasa na jam’iyyar PDP ya musanta zargin ƙirƙirar sa hannu da Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya yi. Mai magana da...

Mafi Shahara