DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fintiri ya kirkiro sabbin masarautu 7 a Jihar Adamawa

-

Gwamna Ahmadu Fintiri 

Gwamnan Adamawa Ahmadu Fintiri ya sanar da kafa sabbin masarautu bakwai a jihar.

Sabbin masarautun sun hada da masarautar Huba da Madagali da Minchika da Fufore sai Gombi da Yungur da kuma Maiha.

Google search engine

A cewar gwamnan, masarautun Huba da Madagali, da Minchika, da Fufore za su kasance masarautu masu daraja ta biyu, yayin da masarautun Gombi, da Yungur da Maiha za su kasance masu daraja ta uku.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaban Amurka Donald Trumph ya haramtawa Farfesa Wole Soyinka zuwa kasar

Gwamnatin Amurka karkashin jagorancin shugaba Donald Trump ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga Farfesa Wole Soyinka, sanannen marubuci a duniya. Farfesa Soyinka ya bayyana hakan...

Hukumar agajin gaggawa NEMA ta karɓi ƴan Nijeriya 153 da suka makale a Chadi

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA, ta bayyana cewa ta karɓi ’yan Nijeriya 153 da suka dawo daga ƙasar Chadi, ƙarƙashin shirin Ƙungiyar...

Mafi Shahara